.
Kowanne Mutum Mumini Yana da Wani Lokaci na Musamman Wanda Zai gana da Ubangininsa, daga Shi Sai SHI (SWT).
.
Ubangijinka Zai Yi Maka tambayoyi Musamman akan Zunuban ka Wadanda ka aikatasu aboye.
.
Zai ce maka: Shin Ka san Cewa Ni Ne Na HALICCE KA, Kuma ina tare da Kai ako Yaushe?
.
Kuma na san abinda akayi Shi afili da Kuma Wanda aka yi Shi aboye?".
.
"Ka san cewa alokaci kaza Kaine ka aikata kaza-da-kaza, ina kallonka, amma na rufa maka asiri ne?".
.
Nan take Sai Kunya ta Kama mutum..
.
Sai Ubangiji Allah Yace maka : "AI TUNDA NA RUFA MAKA ASIRI ADUNIYA, TO BA ZAN TONA MAKA ASIRI A LAHIRA BA..
.
JEKA NA GAFARTA MAKA"
.
Allahu Akbar!!!
.
Ya Allah Ka gafarta Mana dukkan Zunubanmu kayi mana afuwa, Don falalar ka da Rahamarka wacce ta yalwaci komai da kowa.
Domin karin bayani danna 👉 WANNAN

0 Comments
Ku Fadi Ra'ayinku