Dakarun bataliya ta 114 na sojojin Najeriya sun ceto daya daga cikin 'yan matan makarantar Chibok da maharan suka sace a shekarar 2014.
A ranar 14 ga Afrilu, 2014, 'yan ta'addar Boko Haram sun sace 'yan mata dalibai 276 a makarantar Sakandaren 'yan mata ta gwamnati da ke garin Chibok a Borno.
An kubutar da yawa daga cikin 'yan matan yayin da wasu ke tsare a hannun mayakan na boko Haram.
Yarinyar da aka ceto mai suna Hauwa Maltha, an ce an gano ta ne a ranar 21 ga watan Afrilu.
Domin karin bayani danna 👉 WANNAN

0 Comments
Ku Fadi Ra'ayinku